Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon yanda aka Kai Rahama Sadau dakin Mijinta

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau kenan a yayin da aka kai ta dakin Mijinta bayan da tun tuni aka daura auren.

An ga dai yanda ta yi shagalin bikin ita da ‘yan uwanta kadai babu ‘yan fim a wajan bikin.

Karanta Wannan  Kotu ta hana tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello Fasfo dinsa inda yace yana son ya je kasar waje a duba lafiyarsa, Saidai kotun tace bai bayar da hujjar cewa Likitocin Najeriya ba zasu iya magance rashin lafiyar tashi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *