Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda aka yi bikin tunawa da ‘yan mazan jiya a Abuja

A yau, 15 ga watan Janairu ne ake bikin tunawa da ‘yan mazan jiya, Sojoji da suka rigamu gidan gaskiya.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya halarci wajan bikin a Abuja inda ya ajiye fulawar girmamawa a wajan bikin.

Karanta Wannan  'Gwamnatin tarayya za ta yi cikakken bincike kan harin ƙauyukan Silame'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *