Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon, Yanda hankula suka tashi bayan sojoji sun hana Wike Shiga wani Fili a Abuja

Hankula sun tashi akaita musayar yawu bayan da sojoji suka hana Ministan Abuja, Nyesom Wike shiga wani fili da ake rikici akansa.

Sojojin sunce shugabansu, Shugaban Sojojin Ruwa watau Vice Admiral Zubairu Gambo ne ya basu umarni.

Saidai Shugaban tsaro na kasa ya shiga lamarin aka sasanta kamin abun ya kazance.

https://twitter.com/emmaikumeh/status/1988232078660350319?t=aMVL1A0a5ASt688z4sH_Jg&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: In Kunsan ba zaku iya yàkì ba gara ku fada>>Sojan Najeriya ya gayawa Abokan aikinsa sojoji da suka tsere daga sansaninsu na Marte bayan da 'yan tà'àddà suka afka musu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *