Friday, March 14
Shadow

Kalli Bidiyon yanda kananan yaran da Gwamnatin Tinubu ta kama saboda sun yi zanga-zangar yunwa ta barsu da yunwa suke rububin biskit a cikin kotu

{“remix_data”:[],”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Kananan yara 32 ne dai gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta gabatar a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja bisa zargin yunkurin kifar da gwamnatinsa ta hanyar yi masa zanga-zanga.

Yaran dai an gansu cikin dauda da yunwa da rashin lafiya wanda hakan ya jawowa gwamnatin Tinubun Allah wadai.

A wasu bidiyon an ga yaran suna kuka.

Inda a wasu kuma aka gansu suna warwar biskit saboda tsananin yunwa.

Karanta Wannan  Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya fara bin manyan Arewa yan rokon su amince da kudirin Haraji da yake son aiwatarwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *