
Wannan matashin ya dauki hankula sosai bayan da ya kai mahaifiyarsa Asibiti a Kano aka ce ba gado.
Matashin ya yi Bidiyo yanawa shuwagabanni Allah ya isa.
Yace ba zai taba yafe hakkinsa dake kan shuwagabannin da suka ki daukar matakin da ya dace ba.
j