Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon:Munji Dadin Abinda Kwamitin Shura na Kano suka yi game da Malam Lawal Triumph, Yanzu muna jiransu su kira wadanda suka cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Raqumi da Hankaka suma su kawo hujja a litattafan da suka samo hakan>>Inji Shugaban Izala, Sheikh Bala Lau

Shugaban Izala, Sheikh Bala Lau yace sun ji dadin Abinda Kwamitin Shura na Kano suka yi akan malam Lawal Triumph.

Yace sun jinjina musu, yace amma kuma suna jiran su ga an gayyaci wadanda suka kira Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da Raqumi da kuma hankaka, kamar yanda malam Lawal Triumph ya bude littafi ya kawo hujja, suma su bude littafi su kawo Hujjar inda suka ga hakan.

Yace idan kuwa ba a yi hakan ba to ba’awa Ahlussunah Adalci ba.

Karanta Wannan  DA ƊUMIƊUMINSA: Ɗan Gidan IBB Ya Ki Karɓar Sabon Muƙamin Shugaban Bankin Manoma Da Tinubu Ya Ba Shi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *