
Malamin Addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayar da labarin garin da yaje aka masa dukan kawo wuka.
Saidai malam yace ya daina fadin garin saboda mutanan garin na cewa yana ja musu zagi da tsinuwa kuma an dade da yin abin.
Malam yace dan haka ya daina kiran sunan garin bayan gyaran da aka masa.