Thursday, February 26
Shadow

Kalli Hotunan Farko da Rahama Sadau ta saki tun bayan aurenta

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Amarya, Rahama Sadau ta saki sabbin hotunanta na barka da juma’a ga masoyanta tun bayan da ta yi aure.

Rahama ta saki hotunan ne a shafinta na sada zumunta inda masoyanta da yawa suka yaba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Mataimakin Gwamnan jihar Bayelsa, Lawrence Ewhrudjakpo ya yanke jiki ya fàdì a ofishinsa ya kuma rigamu gidan gaskiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *