Friday, June 26
Shadow

Kalli Hotunan gawarwakin masu garkuwa da mutane birjik a kasa da sojojin Najeriya suka kashe

Jami’an tsaro sun kashe ‘yan Bindiga 2 tare da kwato makamai a hannunsu a jihar Kaduna.

Lamarin ya farune a yankin Rijana dake karamar hukumar Kachia.

Sojojin sun kuma kai samame a Amale, Gidan Jatau, Gidan Danfulani, da Gidan Duna.

Sojojin sun kwato Bindigar AK47 guda 2 da mashin da wayar hannu da sauransu.

Karanta Wannan  Hoto: Ƴan Bìñďìģà Sun ĶàśhèHazikin Jami'in Dan Sanda, Kamal Sa'idu Danbaba Akan Hanyar Jibia Dake Jihar Katsina, Jiya Lahadi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *