Thursday, September 10
Shadow

ƳANZU-YANZU: Za a fassara huɗubar Arfa da Hausa, Cewar Sheikh Sudais

Babban Limamin Masallatan Harami Sheikh Abdurrahman Sudais ya sanar cewa za a fassara hudubar Ranar Arafa kai-tsaye a cikin harshen Hausa da wasu harsuna 19 domin karuwar alhazai da sauran al’ummar Musulmi a fadin duniya.

Sheikh Sudais ya ce ana sa ran sama mutum miliyan 100 za su saurari hudubar wadda Sheikh Maher Al Mu’ayqaly zai gabatar a Masallacin Namirah ta kafofin watsa labarai daban-daban.

Karanta Wannan  Mu daina jin tausayin Mutane, idan Allah ya dandana musu, suka sha wuya zasu dawo hayyacinsu>>Dr. Ahmad Gumi akan yanda mutane suke wulakanta kansu a wajan masu rike da mukamai da kuma kasa kalubalantar Azzaluman shuwagabanni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *