Kasar Israyla ta sanar da cewa gurare a kalla 12 ne ta kaiwa hari a cikin kasar Ìràn ciki hadda tashar makamashin kare danginta.
A harin an kashe masanin Kimiyya, Martyr Fakhrizadeh

Da kuma shugaban rundunar sojojin ta Revolutionary Guard wanda aka fi sani da IRCG me suna Janar Hossein Sulaimani.
Kasar Iran tace hadakatar kasashen Israyla da Amurka ne suka kai mata wannan hari kuma zata mayar da martani me karfi.

Kasar Iran tace ba zata bari wannan ya tafi a banza ba