Monday, March 24
Shadow

‘Hotuna Da Duminsu: Yansanda sun harbawa masu zanga-zangar goyon bayan sanata Natasha Akpoti barkonon tsohuwa a Abuja

Wasu mata sun fita yin zanga-zanga dan nuna goyon baya ga Sanata Natasha Akpoti data zargi kakakin majalisar dattijai, Sanata Godswill Akpabio da neman yin lalata da ita.

Masu zanga-zangar sun je kofar shiga majalisar tarayya ne suna suke yi zanga-zangar acan.

Saidai tuni ‘yansanda suka watsa musu barkonon tsohuwa inda suka watsa su.

Hutudole ya fahimci cewa, masu zanga-zangar sun je kofar majalisar ne da misalin karfe 8 na safiyar yau, Laraba.

Karanta Wannan  Muna da Hujjojin cewa kun aikata laifin cin amanar kasa amma dai Tausayine yasa muka yafe muku>>Gwamnatin Tarayya ta gayawa kananan yaran da ta yiwa Afuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *