Tuesday, December 9
Shadow

‘Hotuna Da Duminsu: Yansanda sun harbawa masu zanga-zangar goyon bayan sanata Natasha Akpoti barkonon tsohuwa a Abuja

Wasu mata sun fita yin zanga-zanga dan nuna goyon baya ga Sanata Natasha Akpoti data zargi kakakin majalisar dattijai, Sanata Godswill Akpabio da neman yin lalata da ita.

Masu zanga-zangar sun je kofar shiga majalisar tarayya ne suna suke yi zanga-zangar acan.

Saidai tuni ‘yansanda suka watsa musu barkonon tsohuwa inda suka watsa su.

Hutudole ya fahimci cewa, masu zanga-zangar sun je kofar majalisar ne da misalin karfe 8 na safiyar yau, Laraba.

Karanta Wannan  Dan Sarkin Kano, Adam Muhammad Sanusi ya ce mutane su daina zargin babansa kan wahalar da suke ciki da maganar cire tallafin man fetur inda wasu ke ganin kamar baban nasa ne ya zuga aka cire tallafin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *