Sunday, January 11
Shadow

Kalli Hotunan yanda ganawar Wakilan Najeriya da shugaban kasar Burkina Faso ta kasance

Wadannan wakilan Gwamnatin Najeriya ne karkashin jagorancin ministan harkokin kasashen waje Yusuf Tuggar inda suka gana da shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore.

Sun mikawa Shugaba Traore da sakon shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na nuna goyon bayan gwamnatinsa.

Sannan sun bayar da hakuri game da shiga kasar Burkina Faso da jirgin Najeriyar yayi.

Sun bayyana muhimmancin ci gaba da dangantaka tsakanin Najeriya da kasar Burkina Faso.

Karanta Wannan  Abin a Yaba: Ya tsinki Dala $10,000 kwatankwacin Naira Miliyan 15 a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano ya mayarwa mesu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *