
Sojan Najeriya da ya ajiye aiki sannan ya samu aiki da hukumar sojin kasar Rasha ya sanar da cewa ya tafi kuma yana bukatar addu’ar ‘yan Najeriya.
Sojan ya nuna hotunansa a yayin da yake filin jirgin sama dan tafiya kasar ta Rasha.
Yace yana bukatar addu’a