
An ga takardar shari’a a Najeriya da aka nade Shawarma a cikinta a kasar Chadi.
Wakiliyar Najeriya a kasar ta Chadli, Fatima Zhara Umar ce ta bayyana hakan.
Tace ta je sayen Shawarma sai aka nado mata ita a cikin takardar wadda ke dauke da sunan tsoho alkalinalkalan Najeriya Mahmud Mohammed.
Tace abin ya bata mamaki.