Saturday, January 3
Shadow

Kalli Takardar Shari’ar Kotu a Najeriya da aka nade shawarma a cikinta a kasar Chadi

An ga takardar shari’a a Najeriya da aka nade Shawarma a cikinta a kasar Chadi.

Wakiliyar Najeriya a kasar ta Chadli, Fatima Zhara Umar ce ta bayyana hakan.

Tace ta je sayen Shawarma sai aka nado mata ita a cikin takardar wadda ke dauke da sunan tsoho alkalinalkalan Najeriya Mahmud Mohammed.

Tace abin ya bata mamaki.

Karanta Wannan  Tinubu ya mayar da martani bayan da manyan malaman Kiristoci suka soki Gwamnatinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *