Monday, August 10
Shadow

Kalli Takardar Shari’ar Kotu a Najeriya da aka nade shawarma a cikinta a kasar Chadi

An ga takardar shari’a a Najeriya da aka nade Shawarma a cikinta a kasar Chadi.

Wakiliyar Najeriya a kasar ta Chadli, Fatima Zhara Umar ce ta bayyana hakan.

Tace ta je sayen Shawarma sai aka nado mata ita a cikin takardar wadda ke dauke da sunan tsoho alkalinalkalan Najeriya Mahmud Mohammed.

Tace abin ya bata mamaki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Haduwar Sheikh Alkali Zaria da Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar a kasar Saudiyya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *