Friday, May 15
Shadow

Kalli Takardar Shari’ar Kotu a Najeriya da aka nade shawarma a cikinta a kasar Chadi

An ga takardar shari’a a Najeriya da aka nade Shawarma a cikinta a kasar Chadi.

Wakiliyar Najeriya a kasar ta Chadli, Fatima Zhara Umar ce ta bayyana hakan.

Tace ta je sayen Shawarma sai aka nado mata ita a cikin takardar wadda ke dauke da sunan tsoho alkalinalkalan Najeriya Mahmud Mohammed.

Tace abin ya bata mamaki.

Karanta Wannan  Yau wata guda kenan daidai da rashin shugaba Buhari, har yanzu ina jin zafin rashinsa, ji nake kamar yau ya rasu>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *