Tuesday, May 19
Shadow

Kalli yanda Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ke tsaye a gaban Talabijin tana jinjinawa ‘yan matan Najeriya da suka lashe kofin Africa

Uwargidan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau, Oluremi Tinubu kenan a wannan hoton take tsaye a gaban talabijin tana jinjinawa ‘yan mata ‘yan kwallon Najeriya, Super Falcons bayan da suka lashe kofin gasar Afrika.

Karanta Wannan  Hedikwatar Tsaro Ta Kasa Ta Yi Wa Babban Soja MS Adamu Gayyatar Gaggawa Domin Ya Zo Ya Yi Bayanin Dalilinsa Na Azabtar Da Soja Abbas Har Na Tsawon Shekaru Shida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *