Thursday, January 8
Shadow

Kalli yanda wata mata ta kona diyar kishiyarta da wuta saboda taci abinci bata tambayeta ba

Wata mata da bata haihuwa ta kona diyar bishiyarta da wuta saboda ta ci abinci ba da izini ba.

Lamarin ya farune a jihar Imo.

https://www.youtube.com/watch?v=LOxEqWl38-c?si=C0aHyeuPCubiSmwT

Mahaifiyar yarinyar dai ta mutu inda take hannun kishiyar mahaifiyarta.

Tuni dai aka samu wasu mutanen arziki suka ceto yarinyar daga hannun matar.

Karanta Wannan  Rundunar 'Yan Sanda Ta Kasa Ta Umarci Kakakin Gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa Da Ya Gurfana A Gabanta Bisa Batancin Da Ya Yi Wa Shugaban Jam'iyyar APC Na Kasa, Abdullahi Ganduje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *