Friday, December 5
Shadow

Kalli yanda wata mata ta kona diyar kishiyarta da wuta saboda taci abinci bata tambayeta ba

Wata mata da bata haihuwa ta kona diyar bishiyarta da wuta saboda ta ci abinci ba da izini ba.

Lamarin ya farune a jihar Imo.

https://www.youtube.com/watch?v=LOxEqWl38-c?si=C0aHyeuPCubiSmwT

Mahaifiyar yarinyar dai ta mutu inda take hannun kishiyar mahaifiyarta.

Tuni dai aka samu wasu mutanen arziki suka ceto yarinyar daga hannun matar.

Karanta Wannan  A bayyane yake Gwamnati kadai ba zata iya bayar da tsaro ba, sai mun tashi tsaye mun baiwa kan mu kariya>>Inji T.Y Danjuma

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *