Saturday, June 27
Shadow

Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle zai aurar da ‘ya’yansa 9

Rahotanni sun bayyana cewa, Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle zai aurar da ‘ya’yansa maza da mata su 9.

Katin gayyatar auren ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga cewa za’a yishi ne ranar 6 ga watan Fabrairu a babban masallacin Juma’a dake Abuja.

Sunayen ‘ya’yan nasa sune kamar haka, Ibrahim, Suraj, Safiya, Maryam, Aisha, Fahad, Muh’d, Nana Firdausi, and Farida.

Kakakin jam’iyyar APC na jihar Zamfara, Yusuf Idris, ya tabbatar da faruwar lamarin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sheikh Musa Asadussunnah yace kamar yanda ake shirin Titsiye, Malam Lawal Triumph a hada da Malam Nazifi Alkarmawi saboda yace idan mutum yayi mafarki ya ga Raqumi, Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya gani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *