Monday, February 9
Shadow

Na ji dadin Nasarar da super Eagles suka samu na zuwa na 3 a gasar AFCON>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana jin dadinsa da nasarar da Super Eagles suka samu akan kasar Egypt.

Ya bayyana hakane a shafinsa na sada sumunta

Yace abin a yabane duk da rashin nasarar da suka samu a hannun Morocco amma sun yi nasara akan Egypt.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Na yi aiki da Tsohon shugaban kasa, Abdulsalam Abubakar, na yi DG na BPE na yi Ministan Abuja, Na yi Gwamnan Kaduna Amma Wallahi Tallahi ban taba sata ba>>Inji Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *