
An bayyana garuruwa 18 a Najeriya da suka fi sauran karfin tattalin arziki.
Lafar StatiSense ce ta bayyana hakan:
Ga garuruwan kamar haka:
Legas
Abuja
Jos
Aba
Enugu
Maiduguri
Owerri
Onitsha
Kano
Ilorin
Kaduna
Sokoto
Zaria
Ibadan
Fatakwal
Abeokuta
Ogbomosho
Benin City.