Saturday, August 8
Shadow

Karanta Jadawalin garuruwan Najeriya guda 18 da suka fi kowane karfin tattalin arziki, ko jiharka na ciki?

An bayyana garuruwa 18 a Najeriya da suka fi sauran karfin tattalin arziki.

Lafar StatiSense ce ta bayyana hakan:

Ga garuruwan kamar haka:

Legas

Abuja

Jos

Aba

Enugu

Maiduguri

Owerri

Onitsha

Kano

Ilorin

Kaduna

Sokoto

Zaria

Ibadan

Fatakwal

Abeokuta

Ogbomosho

Benin City.

Karanta Wannan  An bayyana dan siyasa daya tal dake kayarwa da shugaba Tinubu gaba a zaben 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *