Saturday, March 14
Shadow

Karya Sanata Natasha take min mamana ta min tarbiyya me kyau, bana cin zarafin mata>>Sanata Godswill Akpabio

Sanata Godswill Akpabio kakakin majalisar dattijai ya bayyana cewa, Karya sanata Natasha Akpoti ke masa da tace ya nemi yin lalata da ita.

Ya bayyana hakane a zaman majalisar na ranar laraba.

Inda yace shi bai taba cin zarafin kowace mace ba a rayuwarsa ya kara da cewa shi har kyautar girmamawa aka bashi saboda kare hakkin mata.

Sanata Natasha Akpoti dai ta zargi kakakin majalisar dattijan da neman yin lalata da ita shiyasa baya bata damar gabatar da ayyukan ci gaba a majalisar.

Karanta Wannan  Wani Malamin Addinin Islama daga kasar Yarbawa ya dauki hankula bayan da yace wai idan ka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi Wafati zaka ga Bàlà'i, ba zaka koma gida Lafiya ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *