Thursday, January 8
Shadow

Kasar Burkina Faso ya dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Kasar Burkina Faso ta dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka.

Gwamnatin Mulkin Soji ta shugaban kasar, Ibrahim Traore ce ta bayyana hakan.

Ko da a baya ma dai Gwamnatin ta hana Kasar Saudiyya gina mata masallatai inda tace maimakon haka a gina mata masana’antu.

Shugaba Ibrahim dai na ta kawo sauyi a gwamnatin kasar tun bayan da ya hau mulki.

Karanta Wannan  Yau Jihar Jigawa Take Murnar Cika Shekaru 34 Da Kirƙirar Ta, Inda Ayyukan Tsohon Gwamna Sule Lamido Suka Karaɗe Kafofin Sada Zumunta Musamman A Tsakanin 'Yan Jihar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *