Friday, December 26
Shadow

Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bayyana cewa harin da Amurka ta kawo Najeriya ba shine na karshe ba.

Yace akwai yiyuwar irin wadannan hare-haren anan gaba.

Yace Najeriya suna hada kai da duk wata kasa da zata taimaka mata wajan yakar ta’addanci

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda wani fasto ke koyawa mabiyansa ya da zasu kwanta da iyalansu da ya dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *