Thursday, February 26
Shadow

Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bayyana cewa harin da Amurka ta kawo Najeriya ba shine na karshe ba.

Yace akwai yiyuwar irin wadannan hare-haren anan gaba.

Yace Najeriya suna hada kai da duk wata kasa da zata taimaka mata wajan yakar ta’addanci

https://twitter.com/trigottista/status/2004483596648956302?t=E56lwh6m-vI2uA9DI4z0lg&s=19

Karanta Wannan  Ji yanda ta kaya tsakanin Tsohon Minista, Sheikh Isa Ali Pantami da wani daya zargeshi da Shyekye Kirista a ATBU

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *