Thursday, February 5
Shadow

Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bayyana cewa harin da Amurka ta kawo Najeriya ba shine na karshe ba.

Yace akwai yiyuwar irin wadannan hare-haren anan gaba.

Yace Najeriya suna hada kai da duk wata kasa da zata taimaka mata wajan yakar ta’addanci

Karanta Wannan  Za a ƙara kuɗin kiran waya a Najeriya - Gwamnatin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *