Friday, January 23
Shadow

Ko dai a biya mana bukatunmu nan da kwanaki 7 ko mu tsunduma yajin aiki>>Inji Kungiyar Kwadago

Kungiyar Kwadago NLC ta bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta gaggauta biya mata bukatunta nan da kwanaki 7 ko kuma ta tsunduma yajin aiki.

Kungiyar ta bukaci gyaran Fansho ne da kuma zargin karkatar da wasu kudaden ma’aikata.

Hakan na kunshene a cikin sanarwar da shugaban kungiyar Joe Ajaero ya sakawa hannu.

Yace idan gwamnati bata biya musu bukata ba nan da kwanaki 7 akwai yiyuwar su shiga yajin aiki

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ku Daina ganin Tshàgyèràn Dhàjì tare da jami'an mu a wajan sulhu ku rika mamaki, doka ta hana mu kamasu idan suka fito Sulhu>>Inji Shuaban 'Yansandan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *