Friday, July 17
Shadow

Ko kun kamani Babana bai damu dani ba saboda bai san iya yawan ‘ya’yansa ba>>Matashiya ta gayawa Tshàgyèràn Dhàjì yayin da take shirin yin tafiya daga Damaturu zuwa Zamfara

Wata matashiya dake shirin yin tafiya daga Damaturu zuwa Zamfara ta bayyana cewa, ‘yan Bindiga ko sun dauketa su sani ba’a damu da ita a gidansu ba.

Ta bayyana cewa babansu bai san iya yawan ‘ya’yansa ba hakanan itace ta 13 a wajan mahaifiyarsu.

Tace dan haka idan suka dauketa suka ce a biyasu kudi babu wanda zai biyasu.

Kalaman nata sun dauki hankula sosai.

https://twitter.com/ChuksEricE/status/1992535225037885846?t=-ARjwSdRQM0CRmWUOYHTUg&s=19
Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta ciwo bashin dala Miliyan 23.35 daga Kuwait dan ta yi maganin matsalar rashin zuwan yara makaranta a jihar Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *