Monday, December 15
Shadow

Kotu ta bayar da belin matar datawa dan shugaban kasa, Seyi Tinubu Barazana akan Naira Miliyan 10

Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin matar datawa dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da shugaban ‘yansandan Najeriya barazanar kisa akan Naira Miliyan 10.

Alkalin kotun, Justice Emeka Nwite ya bayyana cewa kuma matar da aka gurfanar Olamide Thomas sai ta gabatar da wanda zai tsaya mata.

Kuma dole ya kasance yana zaune a inda kotun ke da hurumi.

Karanta Wannan  Lokaci yayi da zaku fara kare kanku>>Shugaban Sojojin Najeriya ya baiwa 'yan Najeriya shawara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *