Wednesday, April 8
Shadow

Kotu tace doka ta baiwa ‘yan Najeriya damar daukar ‘yansanda Bidiyo yayin da suke gudanar da aikinsu

Kotu tace doka ta baiwa ‘yan Najeriya damar daukar ‘yansanda Bidiyo yayin da suke gudanar da aiki.

Babbar Kotun tarayya dake Warri, Jihar Delta ce ta yi wannan hukuncin.

A karkashin mai shari’a, Justice H. A. Nganjiwa inda tace ‘yan Najeriya na da damar daukar ‘yansanda Bidiyo yayin da suke aiki a bainar jama’a.

Sannan ta baiwa wanda ya shigar da karar, Maxwell Uwaifo nasara akan ‘yansanda nasara inda tace a biyashi diyyar Naira Miliyan 5 sannan a bashi wata Naira Miliyan 2 dan ya biya kudin daukar lauya da wahalhalun karar da ya shigar.

Karanta Wannan  Tonon Silili, Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya haura shekaru 90 ba 88 kamar yanda yake ikirari>>Inji Tsohon Gwamnan Ogun, Amosun

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *