Saturday, November 8
Shadow

Ku daure ku sake zaben Tinubu a 2027 ko dan ya kammala ayyukan ci gaban da ya faro a Arewa>>Femi Gbajabiamila shugaban ma’aikatan fadar Tinubu ya roki ‘yan Arewa

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya roki ‘yan arewa da su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027.

Yayi wannan rokone a yayin wani taro da ya shirya na tsaffin ‘yan majalisar tarayya a Abuja.

Ya bayyana cewa, Shugaba Tinubu Tinibu ba shugaban kudancin Najeriya bane kadai, shugaba ne na kowanne yanki.

Yace ko dan Tinubu ya kammala ayyukan ci gaban da ya ke yi a Arewa, ya kamata ace ‘yan Arewan su sake zabensa.

Karanta Wannan  Remi Tinubu da Ribadu za su jagoranci yi wa Najeriya addu'a dan ta fita daga matsalar tsananin Rayuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *