Thursday, August 13
Shadow

Tinubu ne zabina a 2027, Gwamnan Jihar Naija, Umar Bago

Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai goyawa baya a zaben shekarar 2027.

Ya bayyana hakane a wajan taron tsaffin ‘yan majalisar tarayya a Abuja.

Hakanan sauran ‘yan jam’iyyar APC da yawa suma sun bayyana goyon bayansu ga takarar shugaba Tinubu a zaben 2027.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda aka rikawa wasu mata Allah wadai saboda yanda suka rika kwanciya a jikin mawaki Davido a zuwan da yayi Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *