Friday, June 26
Shadow

Tinubu ne zabina a 2027, Gwamnan Jihar Naija, Umar Bago

Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai goyawa baya a zaben shekarar 2027.

Ya bayyana hakane a wajan taron tsaffin ‘yan majalisar tarayya a Abuja.

Hakanan sauran ‘yan jam’iyyar APC da yawa suma sun bayyana goyon bayansu ga takarar shugaba Tinubu a zaben 2027.

Karanta Wannan  APC tace a kul EFCC kada ta sake ta binciki tsohon tsageran Naija Delta, Tampolo, duk da ganin Bidiyon sa yana wulakanta Naira

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *