
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta sake samun kyautar Mota da Shago.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda aka ga ta bayyana cewa wani ne ya mata kyautar.
Shi kuma a nasa jawabin yace, ya mata kyautar ne dalilin soyayyar da yaga tanawa Gwamnan jiharsu.