Sunday, May 25
Shadow

Kuma Dai:Kalli Bidiyon yanda wata matashiya ta yi ridda ta koma Kirista a Maiduguri

A jiyane muka samu labarin yanda wani mutum a Arewacin Najeriya yayi ridda ya koma Kirista inda mutane ke ta mamaki.

A yau kuma mun tashi da labarin wata matashiyace da itama ta koma Kirista.

A labarinta, an dauko ta ne daga Maiduguri inda aka kaita Jos jihar Filato inda ta koma Kirista.

Saidai daga baya an mayar da ita wajan danginta kuma ta koma ta sake zama Musulma.

Kalli Bidiyon:

Da yawa dai sun yi ta kira ga iyaye da su saka ido akan ‘ya’yansu.

Karanta Wannan  T-Pain dai ko yara basu tsira daga ukubar gwamnatinsa ba>>Atiku ya soki Tinubu kan Azabtar da kananan yara saboda sun masa zàngà-zàngà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *