Wednesday, February 11
Shadow

Kusan duk manyan ma’aikatun da ake samun kudaden shiga a Najeriya Bayerabene shugabansu inji Hamma

Me sharhi akan Al’amuran yau da kullun, Hamma, ya yi zargin cewa, kusan duk manyan ma’aikatun da ake samun kudaden shiga, Bayerabene ke shugabantarsu.

Ya zano ma’aikatun kamar haka, CBN, NRS, Customs, NNPC da sauransu inda yace duka Yarbawa ne shuwagabanninsu.

Ya bayyana cewa, a kowace kabila a Najeriya akwai kwararru, me yasa sai Yarbawa kawai ake baiwa mukami?

i

Karanta Wannan  Cikin sauki zan sake cin zabe a shekarar 2027, 'Yan Najeriya sun shaida kokarina, kar har Kungiyoyin Duniya irin su IMF sun jinjina min>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *