Friday, December 26
Shadow

Kwanan nan mutane zasu daina yadda da kariyar gwamnati zasu fara tashi tsaye suna kare kansu>>David Mark

Tsohon Kakakin majalisar Dattijai, Sanata David Mark ya bayyana cewa, Kwanannan mutane zasu daina yadda da cewa gwamnati zata karesu inda zasu fara tashi tsaye suna kare kansu.

Mark ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Paul Mumeh inda yace lamarin tsaro ya kazance.

Ya jawo hankalin gwamnati data dauki mataki ko kuma nan gaba kadan mutane zasu fara tashi tsaye suna kare kansu.

Ya bayyana hakane a yayin da aka kaiwa jiharsa ta Asali, Benue hari inda aka kashe mutane sama da 100.

Karanta Wannan  Ni matsala ta dake shine naga kina sayar da maganin mikewar Nonuwa, amma da na kalli Bidiyonki babu kaya a jikinki, naga ke nonuwanki ba a mike suke ba, to kinga Maganin karya kike sayarwa kenan>>VDM ya mayarwa da Babiana martani bayan da tace ya taimaketa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *