Thursday, March 26
Shadow

Kwankwaso da Sheik Isa Ali Pantami sun mika sakon jaje ga Anthony Joshua

Dr. Rabiu Musa Kwankwaso da Sheikh Isa Ali Pantami duk sun aika sakon ta’aziyya ga dan Damben Najeriya, Anthony Joshua bayan da yayi Hadari.

Sheikh Pantami yace yana mika sakon Jaje ga Anthony Joshua da iyalansa sannan yana mika sakon ta’aziyya ga iyalan wadanda suka rasu

Shima Kwankwaso ya nuna Alhini inda yayi fatan Allah ya baiwa Anthony Joshua lafiya.

Karanta Wannan  Da yiyuwar Tinubu ba zai iya tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027 ba idan Amurka ta saki bayanai kan safarar miyagun kwayoyi da tace yayi-Inji Chief Eze Chukuemeka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *