Sunday, February 8
Shadow

Kwankwaso da Sheik Isa Ali Pantami sun mika sakon jaje ga Anthony Joshua

Dr. Rabiu Musa Kwankwaso da Sheikh Isa Ali Pantami duk sun aika sakon ta’aziyya ga dan Damben Najeriya, Anthony Joshua bayan da yayi Hadari.

Sheikh Pantami yace yana mika sakon Jaje ga Anthony Joshua da iyalansa sannan yana mika sakon ta’aziyya ga iyalan wadanda suka rasu

Shima Kwankwaso ya nuna Alhini inda yayi fatan Allah ya baiwa Anthony Joshua lafiya.

Karanta Wannan  WATA SABUWA: Jam'iyyar SDP ta sanar da koran tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai tare da barrata kanta ga dukkan wasu lamuransa na siyasa da zai ambaci jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *