Thursday, February 5
Shadow

Labari Me Dadi: Makamin dake tare makamai da kakkabo jirage na kasar Iran ya dawo aiki bayan da Israyla ta musu kutse

Bayan da kasar Israyla tawa makaman tare hari da kakkabo jiragen sama na kasar Iran kutse, a yanzu ya dawo aiki tukuru.

Harba ya harbo jirgin Israyla F-35 sannan sun kama mace matukiyar jirgin.

https://twitter.com/Megatron_ron/status/1933634825602412759?s=19

Iran itace kasa ta Farko a Duniya data taba kakkabo wannan jirgin na Israyla.

Rahotanni sun ce makamin ya ci gaba da kakkabo jirage marasa matuka na kasar Israyla.

https://twitter.com/Megatron_ron/status/1933637359435665787?s=19

Sannan ‘yan kasar sun taru sai shewa suke.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya karyata rade-radin da ake yadawa cewa wai ba zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *