July 19, 2025 by Bashir Ahmed Tsohon Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa Dr. Abdullahi Umar Tare Da Iyalansa A Birnin Landan Karanta Wannan Gidajen man fetur da 'yan kasuwar man sun tafka Asara bayan da kamfanin mai na kasa, NNPCL ya rage farashin man fetur din inda a yanzu yake sayar dashi da Arha fiye da na Dangote