Wednesday, March 18
Shadow

Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA zata bude damar neman aikin soja daga gobe

Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA ta sanar da fara daukar sabbin matasa masu sha’awar aikin soja.

Sanarwar tace a gobe, Juma’a idan Allah ya kaimu za’a bayar da dama dan fara neman shiga makarantar.

Hukumar ta sanar da hakane ta shafinta na sada zumunta.

Karanta Wannan  Rashin Furta Kalmar 'Sai Tinubu Da Kashim' Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam'iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *