Wednesday, May 6
Shadow

Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya nemi kotu ta bashi damar zuwa Asibiti dan a duba idansa da hakoransa

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya nemi kotu ta bashi dama ya je a duba lafiyar idansa da ta hakoransa.

El-Rufai ya nemi hakan ne a gaban babbar kotun jihar Kaduna inda ICPC ta sake gurfanar dashi dan bayyana sabbin tuhume-tuhumen da take masa.

Kotun dai ta amince da wannan bukatar ta malam Nasiru Ahmad El-Rufai inda tace amma Asibitin da za’a dubashi kada ya wuce Abuja.

Sannan a tabbatar jami’an ICPC zasu bishi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Kalaman da Sheikh Lawal Triumph ya fadi akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Sam basu dace ba, kuma nasan zaku ce ni dan fim ne be kamata in saka baki ba, to Ku sani Annabu aka taba>>Inji Bosho

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *