Tuesday, April 7
Shadow

Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga jihar Kogi na cewa malamin jami’ar jihar, Dr Olabode Abimbola Ibikunle ya rasu bayan da ya shiga dakin otal da dalibarsa.

Tuni dai aka kai gawarsa Mutuware sannan ita kuma dalibar aka kamata ana bincike kan lamarin.

An jima ana samun irin wannan matsala da malamai ke neman dalibansu mata dan su taimaka musu su ci jarabawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wata mata da suka zauna a motar haya tare da wannan mutumin tana mai tsiwa da zargi cewa ya taba mata mazaunay, shi kuma sai bata hakuri yake, yace kuskurene, ba zai kara ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *