Tuesday, May 19
Shadow

Jihar Kaduna ta aika a Kwaso dalibanta dake jami’ar Jos saboda rashin tsaro

Jihar Kaduna ta aika motocin Bas sun dauko dalibanta dake jami’ar Jos saboda matsalar tsaro data kunno kai.

An ga tawagar motocin bas din na fitowa daga cikin makarantar.

Matsalar tsaro ta kunno kai a jihar Flato wanda hakan ya kawo tsaikon tafiyar da al’amura a jihar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon inda Amaechi yake cewa su 'yan siyasar Najeriya sun san da wahalar da talakawa ke ciki amma ba ta damesu ba kuma ba zasu daina satar kudin talakawa ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *