Tuesday, February 24
Shadow

Malamin Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria Ya Rasu Yana Tsakar Sallar Tarawih

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

Allah Ya Yi Wa Dakta Musa Bara’u Gamji, Na Sashen Koyan Aikin Jarida A Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria, Rasuwa Yana Tsakar Sallar Tarawih, Jiya Lahadi A Birnin Gusau, Jihar Zamfara.

An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Masallacin Juma’a Na Imam Malik Dake Birnin Gusau, Jihar Zamfara Yau Litinin.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Kalli Sabon Bidiyon: Yanda Aga ga Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na tikar rawa daya dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *