Monday, April 27
Shadow

Masu karamin karfi zamu sayarwa gidaje 753 da muka kwace daga hannun Emefiele a farashi me sauki>>Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, masu karamin karfi ne zasu sayarwa da gidaje 753 data kwace daga hannun tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele.

Hukumar EFCC ta bayyana cewa wannan gidaje shine kadara guda daya mafi girma da suka taba kwacewa a hannun barawon Gwamnati.

Tuni dai hukumar ta EFCC ta mika wadannan gidaje ga ma’aikatar kula da gidaje da ci gaban birane ta tarayya.

Karanta Wannan  Duk da kokarin da Gwamnatin Tinubu ta yi na rage farashin kayan abinci amma har yanzu gum kake ji babu me yabon shugaban kasar, sai ma ci gaba da zaginsa da ake yi>>Inji Wata kungiyar Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *