Tuesday, February 3
Shadow

Mata a jihar Bayelsa sun fito zanga-zanga inda suka ce Sanata Natasha Akpoti ta janye ‘sharrin’ da tawa Sanata Godswill Akpabio

Wata kungiyar mata daga yankin Kudu maso kudu a jihar Bayelsa ta fito zanga-zanga akan rikicin sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio.

Kungiyar matan tace kada Sanata Natasha Akpoti ta zubarwa da Sanata Godswill Akpabio mutuncinsa da ya dade yana karewa.

Sun yi Allah wadai da halinta inda suka ce ba irin halin matan Najeriya bane, kamar yanda daya daga cikin matan me suna Hon. Ebiere Akpobasa ta bayyana.

Karanta Wannan  Ki yi watsi da masu cewa wai laifin da kika yi a bayane yasa kika shiga rayuwar Wahala, Ba haka bane>>Babiana Ta karfafi Ummi Nuhu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *