Tuesday, March 18
Shadow

Mata a jihar Bayelsa sun fito zanga-zanga inda suka ce Sanata Natasha Akpoti ta janye ‘sharrin’ da tawa Sanata Godswill Akpabio

Wata kungiyar mata daga yankin Kudu maso kudu a jihar Bayelsa ta fito zanga-zanga akan rikicin sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio.

Kungiyar matan tace kada Sanata Natasha Akpoti ta zubarwa da Sanata Godswill Akpabio mutuncinsa da ya dade yana karewa.

Sun yi Allah wadai da halinta inda suka ce ba irin halin matan Najeriya bane, kamar yanda daya daga cikin matan me suna Hon. Ebiere Akpobasa ta bayyana.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dangote ya karbi ziyarar Shahararren mawakin Najeriya, Burna Boy

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *