Monday, March 9
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo daga taron majalisar Dinkin Duniya da ya halarta

Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo daga kasar Amurka inda ya halarci taron majalisar Dinkin Duniya.

Kashim ya wakilci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan taron inda ya nemi a baiwa Afrika kujerar Dindindin a majalisar.

Karanta Wannan  Wai Brigadier General ne Ya rasa Rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji kamar babu abinda ya faru>>Wannan matar wadda Mijinta Sojane ta koka kan rashij Janar Muhammad Uba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *