Wednesday, April 29
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo daga taron majalisar Dinkin Duniya da ya halarta

Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo daga kasar Amurka inda ya halarci taron majalisar Dinkin Duniya.

Kashim ya wakilci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan taron inda ya nemi a baiwa Afrika kujerar Dindindin a majalisar.

Karanta Wannan  Duk da ni dan Arewa ne, Amma dan kudu nake son a baiwa takarar shugaban kasa a 2027 a jam'iyyar mu ta ADC>>Datti Baba Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *