Friday, January 16
Shadow

Mu muka rika raka ‘yan siyasa da kudaden da suka sata suna kaisu kauyukansu suna boyewa amma gashi yanzu mun gama aiki an kasa biyanmu hakkokinmu>>Tsohon Dansandan Najeriya ya koka

Tsohon dansandan Najeriya me mukamin DSP ya koka game da yanda yace an kasa biyansu hakkokinsu bayan sun kwashs Shekaru 35 suna aiki.

Yace a lokacin da suke aiki, sune suka rika raka ‘yan siyasa da kudaden da suka sata zuwa kauyukansu suna boyewa, yace amma gashi sun gama aiki biyansu hakkokinsu ya gagara.

Ya bayyana hakane a wajan zanga-zangar neman hakokinsu da suka fito.

Karanta Wannan  Da Yardar Allah Shekarar 2025 Za Ta Kasance Shekarar Cika Alkawura Da Burikanmu, Sakon Shugaba Tinubu Ga 'Yan Nijeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *