Tuesday, May 19
Shadow

Muna nan akan Bakan mu duk wanda zai yi wa’azi a Jihar Naija sai ya yanki Lasisi duk malamin da ya ji ba zai iya hakan ba ya fita ya bar mana jiharmu>>Inji Gwamnan jihar Naija, Umar Bago

Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya jaddada aniyarsa ta cewa, sai malami ya yanki Lasisi a jihar kamin a barshi yayi wa’azi.

Yace ba zasu bari malami ya hau mumbari ya rika zagin gwamnati da duk wanda yaga dama ba ko ya kawo wata sabuwar akida ba.

Yace duk malamin da ya ga hakan bai masa ba, yana iya karawa gaba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kalli yanda Matan Jihar Rivers suka tashi suka kama gabansu yayin da ake tsaka da taro matar shugaban kasa, Remi Tinubu na jawabi, sun ce basa son jin jawabinta, Ance bai kamata su kunyata matar shugaban kasar irin haka ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *