Friday, January 16
Shadow

Muna zuwa Masallatai ‘yan Uwan Musulmai basa taimakon mu amma gashi ana taimakon mu a coci>>Inji Wannan matar ‘yar Arewa

Wannan wata matace ‘yar Arewa dake kokawa da rashin taimako a masallaci.

Tace idan suka je neman taimako a masallaci sawa ake a kamasu amma gashi yanzu ana taimakonsu a coci.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Tinubu ya ba da umarnin sakin yaran da aka gurfanar a kotu kan zanga-zanga

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *