Wednesday, April 8
Shadow

Muna zuwa Masallatai ‘yan Uwan Musulmai basa taimakon mu amma gashi ana taimakon mu a coci>>Inji Wannan matar ‘yar Arewa

Wannan wata matace ‘yar Arewa dake kokawa da rashin taimako a masallaci.

Tace idan suka je neman taimako a masallaci sawa ake a kamasu amma gashi yanzu ana taimakonsu a coci.

Karanta Wannan  Kasar Burkina Faso ta samu kudin Shiga Dala Biliyan $18 ta hanyar sayar da Gwal tun bayan da Ibrahim Traore ya zama shugaban kasar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *